Thursday 29 December 2016

ALLAH YAKARAMA RAYUWARKA DATA ZURIYARKA ALBARKA YAKARO ALBARKA TAKO INA A WANNAN AURE SHEKARA 20

MUNA TAYA JAGORAN ALKHAIRI ALH DR. UMARU KWAIRANGA (SARKIN FULANIN GOMBE) CIKANSU SHEKARA 20 DA AURE DA KUMA ALBARKOKIN DA ALLAH YA AZURTASU A CIKIN WANNAN AUREN

A Shekaru 20 daidai da Mai Gidanmu kuma Jagoran Alkhairi Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gimbe) yayi tare da Iyalinshi kuma abokiyar Rayuwarshi wato Hajiya Asma'u (Aunty Mami) ALLAH ya Albarkaci wannan Auren matuka.

Daga shekarar 1996 ALLAH ya Albarkacesu da samu karuwa ta Haihuwar 'Yaya guda 7, 'Yaya 4 Mata 'Yaya 3 Maza wanda daga cikin Yayan nasu 7 a yanzu haka ('Yaya 2 Mata suna Makarantar JAMI'A 'Yaya 2 Namiji da Tamace suna Makarantar Sakandare 'Yaya 2 Namiji da Tamace suna Makarantar Firamare wanda Dan Karaminsu kuma yaya Makarantar Naziri)

A cikin wannan zaman da ALLAH ya hada sun shida Karuwa ta bangarori da yawa, makar Ilimin Rayuwa dana Zamani, Karuwa ta bangaren cigaban Rayuwa, Karuwar Kauna da Soyayya, Karuwar Mutunci da Girmamawa a idon Duniya, Karuwar Kaunar Juna da Sadaukarwa tsakaninshi da Matarshi, wannan dalilin yasa yadauki Iyalinshi suka tafi Kasa Mai Tsarki wato Kasar Saudiyya domin su Gabatar da Ibadar Umrah domin neman Yardan ALLAH da mika Godiyarsu ta Musamman ga ALLAHU (SWT) da Manzonshi Annabi Muhammad (SAW).

Hakika muma Masoyan Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) yazamo dole muyi Addu'a ta Musamman kuma muyi Farin Ciki da wannan Rayuwa Mai Albarka da kuka tsinci kanku a ciki tabbas muna Alfahari da hakan domin irin Nasarorin daduk kasamu to Nasarar Al Ummace, Muna Addu'ar ALLAH yakarama Zuriyarka Albarka yabiyama dukkan Bukatunka Duniya da Lahira yasa yanda kullum tunaninka Taimakon Al Umma suma Yayanka suyi koyi da halayenka kyawawa kuma ya shiryar mana dasu kan tafarkin Sunnar Annabin Rahama Annabi Muhammad (SAW)

ALLAH ya mana Jagora yasa mu dace Ameen Summa Ameen

CELEBRATING 20 YEARS ANNIVERSARY OF THEIR WEDDING FATIHA AT SAUDI ARABIA

CELEBRATING TWO DECADES OF BLESSED AND HAPPY UNION.

Exactly Two decades ago, Allah blessed my life with this beautiful damsel as my wife and life partner. In the twenty years since that fateful day in 1996, our Union has been blessed with bountiful fruits of the womb; our 4 lovely Daughters and 3 strong and worthy Sons. (2 in University, 2 in Secondary School, 2 in Primary School and 1 in Nursery)

We have experienced increase in so many ways; our education, our careers,our relationships, our standing in the society, our love for one another and our dedication to The dictates of our creator and his Prophet (PBUH).

Please join me on this anniversary in giving thanks to Allah for his goodness to us and in our prayers that there will be many more decades of piety, greater achievements , bountiful love, strong unity and blessings of our family; Amin.

Allah ya mana jagora Amin.

UMARU KWAIRANGA MAI DOGARO DA IKON ALLAH

ALKHAIRI SABONE WANDA YASABA BAZAI IYA DENAWABA

Kàmar kullum dai Mai Girma Alh (Dr) Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) Jagoran Alkhairi yasayo Motocin tona Bore hole ga Gidauniyarshi mai suna Sarkin Fulani Foundation don wadatar da Al Ummarshi da Ruwan Sha a lungu da sako dake fadin Jihar Gombe duba da irin fama da muke da rashin Ruwa a fadin Jihar Gombe.

idan bamu mantaba a bangaren LAFIYA wannar Gidauniya ta Mai Girma Sarkin Fulanin Gombe tana iyaka kokarinta don samar da sassaucin Rayuwa ga Al Ummar Jihar Gombe domin abaya bayannan taketa zagayawa Asubitocin dake fadin Jihar Gombe don rabawa Mata masu juna biyu kayan karbar Haihuwa duba da irin yanayin da Kasa take ciki

Hakazalika tayi bangaren ILIMI wannar Gidauniya ta Mai Girma Sarkin Fulanin Gombe ta taka rawar gani ga Dalibai Yayan Jihar Gombe wanjen rabamusu Katin JAMB don samun damar rubuta jarabawar shiga Makarantar gabada Sakandare, bata tsaya ananba ta raba Tallafin kudin Rijistar shiga Makarantar Jami'a ga Dalibai masu karamin karfi donta Gina Rayuwar Al Umma

SAMAR DA AYYUKANYI GA MATASA bugu da kari daga shekaru Uku zuwa hudu da suka gabata zuwa yanzu yasamawa Matasa Yayan Jihar Gombe a Kalla 520 Aikinyi a wurare daban daban batare da yasansuba wanda dukkansu yanzu suna wuraren daya sama musu, wanda Alhamdulillah ganin irin wannan Hobbasa da wannan Gidauniya mai suna Sarkin Fulani Foundation wacce shi Alh (Dr) Umaru Kwairanga takeyi yasa wasu daga cikin manyan Jihar Gombe suka kirkiri tasu Gidauniya don suma suyi koyi da Halin kwarai irinna Mai Girma Alh (Dr) Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe)

Da wannan muke godiya ga ALLAH (SWT) daya Azurta Jiharmu ta Gombe da samun Mutum mai kishin Al Ummarshi wato Alh (Dr) UMARU Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) muna Addu'ar ALLAH yakarama Rayuwarshi Zuriyarshi da Dukiyarshi Albarka kuma yabiyamar dukkan Bukatunshi Duniya da Lahira

Friday 23 September 2016

SHEKARU 20 DA SAMUN JIHAR GOMBE MUNA MURNA

Mai Girma Alh (Dr) Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) yana Mai Girma Gomnan Jihar Gombe Alh Dr. Ibrahim Hassan Dankwambo OON (Talban Gombe), Mai Martaba Sarkin Gombe Alh (Dr) Abubakar Shehu Abubakar na III da Daukacin Al Ummar Jihar Gombe murnar zagayowar Shekara da kuma Murnar zagayowar cikar Jihar Gombe Shekara Aspirin (20) da samun Jiha. Hakika tarihin samun Jihar Gombe bazamu taba mantawa dashi a zukatanmuba

ALLAH YA DAUKAKI JIHAR GOMBE
ALLAH YA DAUKAKI NAJERIYA

GOMBE STATE 20 YEARS ANNIVERSARY

I wish to Congratulate the Executive Governor of Gombe State Alh Dr. Ibrahim Hassan Dankwambo OON (Talban Gombe), The Emir of Gombe State HRH Alh (Dr) Abubakar Shehu Abubakar III the Chairman Gombe State Council of Chiefs and the Entire Good people of Gombe State for the 20 Years Anniversary of our dear State.

Long Live Gombe State
Long Live Nigeria

GOMBE STATE 20 YEARS ANNIVERSARY

I wish to Congratulate the Executive Governor of Gombe State Alh Dr. Ibrahim Hassan Dankwambo OON (Talban Gombe), The Emir of Gombe State HRH Alh (Dr) Abubakar Shehu Abubakar III the Chairman Gombe State Council of Chiefs and the Entire Good people of Gombe State for the 20 Years Anniversary of our dear State.

Long Live Gombe State
Long Live Nigeria

Friday 16 September 2016

THE DIFFERENCE

Alh (Dr) Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) Wrote:



THE DIFFERENCE

The difference between the poor and rich nations is not the age of the Nation.

This can be demonstrated by countries like India and Egypt, which are more than 2000 years old and are still poor countries.

Loading...
 On the other hand, Canada, Australia and New Zealand, which 150 years back were insignificant, today are developed and rich countries.

The difference between the poor and rich nation does not also depend on the available natural resources.

Loading...
Japan has limited territory, 80%  mountainous, unsuitable for agriculture or farming, but is the second in worlds economy. The country is like an immense floating factory, importing raw material from the whole world and exporting manufactured products.

Second example is Switzerland, it does not grow cocoa but produces the best chocolates in the world. In her small territory she rears animals and cultivates the land only for four month in a year, nevertheless manufactures the best milk products. A small country which is an image of security which has made it the strongest world bank.

Executives from rich countries who interact with their counterparts from poor countries show no significant intellectual differences.

The racial or colour factors also do not evince importance: migrants heavy in laziness in their country of origin are  forcefully productive in rich European countries.

What then is the difference?

The difference is the attitude of the people, moulded for many years by education and culture.

Loading...
When we analyse the conduct of the people from the rich and developed countries, it is observed that a majority abide by the following principles of life:

1. Ethics, as basic principles.
2. Integrity.
3. Responsibility.
4. The respect for Laws and Regulations.
5. The respect from majority of citizens by right.
6. The love for work.
7. The effort to save and invest.
8. The will to be productive.
9. Punctuality.

In the poor countries a small minority follow these basic principles in their daily life.

We are not poor because we lack natural resources or because nature was cruel towards us.

We are poor because we lack attitude. We lack the will to follow and teach these principles of working of rich and developed societies.

WE ARE IN THIS  STATE BECAUSE
WE WANT TO TAKE ADVANTAGE OVER
EVRYTHING AND EVERYONE.

WE ARE IN THIS  STATE BECAUSE
WE SEE SOMETHING  DONE WRONG
AND SAY - “LET IT BE”
WE SHOULD HAVE A  SPIRITED MEMORY
AND ATTITUDE…

ONLY THEN WILL WE BE ABLE TO CHANGE  OUR  PRESENT  STATE.

JUMMAAH MUBARAK.

Friday 12 August 2016

AT AL NUR JUMA'AT MASJID FOR THE WEDDING FATIHA OF SAMIRA IBRAHIM DAUGHTER OF MINISTER OF ENVIRONMENT

Alh (Dr) Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) with Alh (Dr) Aliko Dangote President Dangote Group and Alh Mukhtar Ramalan Yero the Former Governor of Kaduna State at Annur Juma'at Masjid Abuja today after Prayer to Attend the Wedding Fatiha of Samira Daughter of Hon. Minister of Environment Hajiya Amina J Mohammed.
Masha ALLAH and Happy Marriage Life to Samira

Tuesday 9 August 2016

WHO IS ALH (DR) UMARU KWAIRANGA (SARKIN FULANIN GOMBE)

Yakubu Ahmed Bangu Wrote:
FOR THE BENEFIT OF THOSE WHO DONT KNOW ALH. DR UMARU KWAIRANGA (SARKIN FULANIN GOMBE).

WHO IS DR UMARU KWAIRANGA?
 DR. Umaru Kwairanga is the son of LATE Alh Mohammadu Kwairanga (former Sarkin Fulanin Gombe).LATE ALH MUHAMMADU KWAIRANGA  was visionary leader, a civil servant, technocrat and traditional title holder in the Gombe Emirate council.
 DR UMARU KWAIRANGA  (the present Sarkin Fulanin Gombe) holds a Bsc (Hons} Buss. Admin form university of maiduguri, Msc finance and Governance from liverpool john moores university united kingdom and a Honourable Doctorate DEGREE from igbinedion university.
 DR UMARU KWAIRANGA has professional certificates attached to his name which are as follows:
1. Fellow chartered institute of stockbrokers {CIS}
2. Fellow institute of Directors {FID}
3. Certified pension institute of Nigeria {CPIN}
4.Commodity brokers ASS .OF NIGERIA
DR UMARU KWAIRANGA  attended many courses in finance related discipline both within  and outside Nigeria including Harvard bussiness school in new york.
 HIS EXPERIENCE AT DECISION MAKING LEVEL
He is presently a board member of the following organisations:
1. Finmal Financial services as as Group managing Director
2. Jaiz Bank PLC
3. chairman Axa Mansard Pensions
4. Waila microfinance LTD
5. Gombe microfinance bank ltd
6. first bank of nigeria mortgage bank ltd
7. kano electricity distribution company
8. council memeber nigerian stock exchange
9. president  certifiied pension institute of nigeria
10. council member institute of stockbrokers
He is a. former
A. chairman - Ashaka cement plc
B. Director central securities clearing system plc
During his short stay in Ashaka cement plc as the chairman of the company the following achievements were made;
1. Relocation of villages near Ashaka factory initiated and completed during his tenure, this project has been in the pipeline for many years without it being achieved
2. For over 40 yeras of the existance of the company it hasnt witness any expansion and relying on obsolete machines and plants for production. Expansion and renewal of the operations was initiated during his tenure with the president of the federal republic of nigeria represented by his minister for trade and investment  flagged off the project.The project is multi billion naira project
 3.intiation for the purchase of equipment to install thermal plant at kumo

(MAIGANGA VILLAGE) which will generate 24megawats o f electricty which will linked up ASHAKA factory, by this single act it means majority part of gombe state will be electrified, this can be testified by recent publication in daily trust which  the state govt is also part of of the project
   Recently DR UMARU KWAIRANGA as a member of board of directors Kano electricity distribution company was able to put food on table for many indigeneous people of Gombe state  by massive recruitment into the above company,  using his influence again, he was able to get some good  number of indigenes of Gombe state recruited into Kaduna Electricity Distribution Company of which I the writer of this article is a beneficiary.

    Lastly but not the least having stated the above few achievement of DR. UMARU KWAIRANGA out of thousands, one really wonders why some disgruntled  Elements of our state, people with myopic sight, people of illusionary  thinking , people that have never been beneficial in what ever form to our society (GOMBE STATE can not see good in the person of DR UMARU KWAIRANGA (SARKIN FULANIN GOMBE).
We have witness achieviements during, the Administration of Mohammed Danjuma Goje and tremendous achievement in the present Administration of H.E DR  IBRAHIM HASSAN DANKWAMBO.
   We Gombawa want to consolidate our gains by bringing in a visionary leader per excellence, a person of international repute, a person with with diverse knowledge in decision making,  a man of people, the helper of masses to be in our govt house come 2019 GOD'S willing, And the best candidate for the job is nobody other than DR UMARU KWAIRANGA  because we know he will deliver.
ALLAH MANA JAGORA (YAKUBU AHMED BANGU)

GA WADANDA BASUSAN WAYE ALH (DR) UMARU KWAIRANGA (SARKIN FULANIN GOMBE)

Fassaran Rubutun Yakubu Bangu Ahmed:
GA WADANDA BASUSAN WAYE
ALH (DR) UMARU KWAIRANGA (SARKIN FULANIN GOMBE).

WAYE ALH (DR) UMARU KWAIRANGA?
Alh (Dr). Umaru Kwairanga 'Dane ga Marigayi Alh Mohammadu Kwairanga wand shine (Sarkin Fulanin GOMBE) na farko bayan rasuwarsane danshi wato Alh (Dr) Umaru Kwairanga ya gaji Sarautar (Sarkin Fulanin Gombe) daga wajenshi Marigayi ALH MUHAMMADU KWAIRANGA shine Mahaifin Alh (Dr) Umaru Kwairanga kuma yakasance Jagora nagari Adali kuma Kwararren Ma'aikacin Gwamnati, kuma Mai Sarautar Gargajiya a karkashin Masarautar Jihar Gombe,

Alh Dr. UMARU KWAIRANGA Sarkin Fulanin Gombe ya kammala karatun shaidar Digirinsa na farko kan bangaren gudanar da harkokin Kasuwanci wato (Bsc in Business Admin) daga Jamiar Maiduguri, yayi karatun gaba da Digiri akan harkar Kudi da Gudanar da Kudade wato Masters Msc in (Finance and Governance) a Jamiar Liverpool mai suna John Moores University a Kasar United Kingdom daga bisani Jamiar Igbinedion dake Jihar Edo tanemishi da yazo ya karbi Daktan Girmamawa wato (Honourary Doctorate DEGREE).

ALH (DR) UMARU KWAIRANGA (Sarkin Fulanin Gombe) ya samu karban shaidun Kwarewar Aiki a wurare da dama daya halarta kamar haka:
1. Fellow chartered institute of stockbrokers {CIS}
2. Fellow Institute of Directors {FID}
3. Certified pension institute of Nigeria {CPIN}
4. Commodity Brokers ASS .OF NIGERIA
ALH DR UMARU KWAIRANGA yasami halartan Makaranti da Kolejin Ilimi da dama wanda suka shafi fannin Kudi da Kasuwanci a gida Najeriya dama Kasashen waje wanda cikinsu harda Makarantar Harvard bussiness new york wanda take kasar Amurka

DAGA CIKIN BAIWA DA KWAREWA DA ALLAH YAMISHI
A yanzu haka Alh (Dr) Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) yana daya daga cikin Shugabannin wadannan Ma'aikatu da Kamfanoni kamar haka:
1. Finmal Financial Services as  Group Managing Director
2. Ja'iz bank PLC a Matsayin Darabta
3. Chairman AXA Mansard Pensions 
4. Waila microfinance LTD
5. Gombe Microfinance Bank Ltd
6. First Bank of Nigeria Mortgage Bank Ltd
7. KEDCO Kano Electricity Distribution Company
8. Council Memeber of The Nigerian Stock Exchange (NSE)
9. President Certifiied Pension Institute of Nigeria
10. Council Member Institute of Stock Brokers
11. Former Chairman - Ashaka Cement Plc
12. Director Central Securities Clearing System Plc

A lokacin dayake Shugabantar Kamfanin AshakaCem yasamar da Canje canjen Alkhairi da Nasarori sosai wanda suka hada da:
1. Canjawa Kauyuka waje daga inda suke domin sundau shekaru da dama suna fiskantar barazanar tsagewar gini da kuma girgiza sabida kusancin da suke da Kamfani wannan dalilin yasa lokacin da ALLAH yakawo Alh (Dr) Umaru Kwairanga matsayin Babban Shugaban Kamfanin yabada kwangilar gina musu Gidaje, Makaranta, Asubiti da Masallaci kuma ya mallakawa mutanen kauyukan Gidaje.

2. sama da Shekaru 40 dasuka gabata Kamfani AshakaCem PLC baitaba samun cigaban da aka samu lokacin Shugabancin Alh (Dr) Umaru Kwairanga domin yayi tunanin fadada Kamfani da kuma kawo satin Kayan Aikin domin dena amfani da tsoffin Injuna don samun saukin gudanar da Kamfani. wannan Fadada Kamfanin da sabunta kayayyakin aiki da Alh (Dr) Umaru Kwairanga yayisune don bunkasa Kamfani da kuma kara samar da kudaden shiga wa Kamfanin kuma Shugaban Kasar Najeriya na wancan Lokacinne wanda Ministan Kamfanoni da Kasuwanci ya ya wakilceshi domin dasa tubalin Fadada Kamfanin AshakaCem kuma Aikine wanda zaici Biliyoyin Naira.

3. Hakazalika Alh (Dr) Umaru Kwairanga ya kirkiri sayo kayan Aikin don samar da tsayayyiyar wutar Lantarki.

KAUYEN MAIGANGA
Alh (Dr) Umaru Kwairanga ya kirkiri Megawatts 24 na Wutar Lantarki daga Kauyen Maiganga zuwa cikin Kamfanin AshakaCem, wanda ta sanadin wannan kokarin da Alh (Dr) Umaru Kwairanga yayi ana saran Bangarori dayawa na Jihar Gombe zasu wadata da Wutar Lantarki, zaa iya tabbatar da wannan ta hanyar duba labarun Kamfanin dillancin labarai na Daily Trust wanda Gwamnatin Jihar Gombe tana daga cikin wani bangare wannan Aikin.

 Cikin yan kwanakin da suka gabata Alh (Dr) UMARU KWAIRANGA a Matsayinshi na Darabtan Kamfanin sayar da wutar Lantarki wato Kano Electricity Distribution Company KEDCO yasamarwa mutane da dama Aiki dasukakai Mutane 53 yan Asalin Jihar Gombe ta hanyar amfani da damarshi a Matsayinshi na Darabtan Kamfani wanda Ni mai Fassara wannan rubutu ina daga cikin wadanda suka amfana da wannan damar. hakazalika shekaran data gabata yasamar da Ayyuka makamancin wannan a Kamfanin Wutar Lantarki na Kaduna Electricity Distribution Company KAEDCO kuma yan Asalin Jihar Gombe ne wanda shi wanda yayi wannan Rubutu yana daya daga cikin wadanda suka sami Aiki a cikin wancan daukan

Daga Karshe bayan kadan daga cikin irin Nasarorin da Alh (Dr) Umaru Kwairanga daya cikin Dubbai, saide kullum abunda yake bani mamaki da wadansu mutane masu karamin tunani, Mahassada yan Bakin ciki wadanda basu iya amfanar da Al Ummar Jihar Gombe da komai, har Abada Jihar Gombe bazata taba mantawa da irin guduwamar da ALH DR UMARU KWAIRANGA (SARKIN FULANIN GOMBE).

Mungani kuma Munshaida ireiren cigaban da Jiharmu ta Gombe ta samu a lokacin Mulkin His Excellency Alh (Dr) Muhammad Danjuma Goje hakazalika Mungani kuma Munshaida ireiren cigaban da aka samu a lokacin Mulkin His Excellency Alh (DR) IBRAHIM HASSAN DANKWAMBO.

Mu Gombawa munason musakawa Adalin Jagora wanda kullum Gida da Wajen Nigeria yakeda kyakykyawar Shaida, Mutumin da ALLAH yayima baiwar Ilimi, Basira da Fasaha, Mutumin Mutane mai Taimakon Al Umma, muna Addu'a ALLAH yakawo manashi Gidan Gwamnatin Jihar Gombe a Matsayin Gwamna a shekaran 2019 da yardan ALLAH, wannan bakowa bane sai ALH (DR) UMARU KWAIRANGA (Sarkin Fulanin Gombe) domin yautatamar zaton da tallafawar ALLAH zai iya rike wannan Kujerar.
ALLAH MANA JAGORA.

Sunday 7 August 2016

AshakaCem PLC under the Chairmanship of Alh (Dr.) Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe)

Mai Girma Matawallen Funakaye Alh Muhammad Bala Wrote:

ASHAKACEM AND UMARU KWAIRANGA: SOMEONE IS TAKING A SHOT IN THE DARK.
 Ordinarily, someone harping on issues that he is not conversant of, deserves no replies to his tantrums, save of course, for the purpose of putting things straight and as they are. I am not holding brief for Umaru Kwairanga, but being someone with the full knowledge of what transpired during his stint as the Chairman of the Board of Directors, I see the need to put the records straight, for the gullible readers, in the public 'court' to understand by disdainful prophrts of doom.
 It is so unfortunate, that someone has failed to appreciate the efforts of this highly enterprising citizen of Gombe, in transforming the lives of the people of the community in AshakaCem. He myopically distorted the truth, for reasons best known to him, that Kwairanga's tenure as Chairman of the Board of Directors was uneventful and a sell out. Unlike my humble self, this fellow has never served in whatever capacity in that company and not even visited it for once, as per as I know. His assertions are therefore baseless, unfounded wicked and naught.

RELOCATION OF VILLAGES:

Some villages located around the company for many years, have suffered as a result of quarrying activities going on around them. As the quarry expanded towards those settlements, their mud houses began to crack. Their complaints fell on deaf ears, while they continued to live in perpetual fear of imminent consequential hazards to their lives. Their dream of being relocated was actualized by the coming of Umaru Kwairanga into the Board and his subsequently becoming the Chairman. He doggedly pushed for the construction of houses for them to be relocated and save them from further danger. It was lots of admiration and jubilation, when he laid the foundation for the building of the houses to commence in earnest. Exactly after about nine months, he came back to commission the newly constructed houses and personally handed each beneficiary the keys to his house. It is now called Ladde Bage and anyone that wishes to confirm can go there and confirm.

THE EXPANSION PROJECT:
Having the realized the low capacity production of cement acutely below one million tons, coupled with the aging of the two production kilns, Kwairanga and the team of Directors he led, initiated a capacity expansion project drive. If completed, it will generally increase the capacity of the company to produce 3.5m tons. The then Minister of industries, Olusegun Aganga laid the foundation for the capacity expansion project on behalf of ex President Jonathan.That project is now camatose and nobody knows its fate, despite the good intentions behind it.
APPOINTMENT INTO KEY POSITIONS:
At a time when succession plan was hardly considered that whenever an officer left office another one is brought from outside the department concerned to take over. Two indigenes of Gombe State, Salisu Ajiya and Hauwa Baba Ahmed were to take over the Marketing and Human Resources respectively, but were not out rightly given the opportunity. Speculations were ripe that the two positions would be given to some ones else. It was the intervention of Umaru Kwairanga that saw to their ascension of the two positions of Head of Marketing and Human Resources. The reason for refusing to give them the positions in time, was that their retirement date has approached.
DIVESTMENT OF SHARES BY THE FEDERAL GOVERNMENT:
In 2002 the Federal Government divested all its share holding in the company to the Blue Circle Industries (BCI) of UK, making it the highest share holders. BCI too, was later absorbed by Lafarge, a cement conglomerate of France. That was how the original shareholders of the company, the Federal Government and the six Northeast State Governments lost AshakaCem. For anyone to insinuate that Umaru Kwairanga, who came only eight years later, sold it, is the height of deceit and a crass falsification of facts. As it is now, Lafarge itself, and after the exit of Umaru Kwairanga from the Chairmanship of the Board, has been taken over by Holcim of Poland. the current Chairman of the Board and the Managing Director/CEO are not from Gombe and not even from the original catchment area, the Northeast. is that what we want?

The trend of the bring down syndrome that has eaten deep into the fabric of lives, is clearly taking its toll on us. Some of us do not appreciate the worth of our sons and daughters,  because we never encourage and cherish their success. Of course it goes without saying, that the fellow perpetrating these vendetta, might be having a personal grudge against Umaru Kwairanga. Be that as it may, with that attitude, we will continue to lose the formidable and enterprising efforts of the young men and women, who always see the progress of our people and our state as a paramount quest to move it forward. May the Almighty Allah SWT give us the courage to say and stand with the truth, amin.

AshakaCem PLC KARKASHIN JAGORANCIN ALH (DR) UMARU KWAIRANGA (SARKIN FULANIN GOMBE)

ASHAKACEM LOKACIN UMARU KWAIRANGA: WANI YANATA HARBIN ISKA.
Shati fadi da wani yakeyi akan abinda bashida masaniya akai kokadan, dukda cewar babu bukatar amsamar akan wannan Maganan amma akwai bukatar karin haske saboda mutane sufahimci hakikanin Gaskiyan lamarin. bazanyi wannan bayani kare Umaru Kwairanga ba, amma kasancewar inada cikekken masaniya a lokacin da yake rike da Shugabancin Darabtoci na Kamfanin AshakaCem (Chairman Board of Directors of AshakaCem), wannan daliline yasa naga yadace irin Ayyukan Alkhairi daya shuka a Kamfani da kuma Garuruwan dake mallakar wannan yakin kai tsaye, sabida makaranta sugane Gaskiya, abun mamaki saiga wani yakasa yabama wannan Dan kasa Nagari, Haziki mai kishin yankinmu na Gombe, wanda yayi iya kokarinshi wajen ganin ya ciyar da Rayuwar Al Ummar wannan yanki na AshakaCem gaba. wanda yacire duk wani shakka don ganin ya tabbatar da Gaskiya, wanda ahikadai ne yasan dalilinsa nayin hakan, a shekarun da Kwairanga yake Shugabantar Kamfanin AshakaCem a matsayin (Chairman Board of Directors) yayi abubuwa da dama nagani nafada wanda nashaida, wannan wanda yake ta magana bai taba aiki da wannan Kamfani AshakaCem ba kuma baitaba kawomar koda Ziyara sau dayaba a sanina duk fadefaden dayakeyi yanayine kawai batare da wata shaida ko madafaba akan wadannan Maganganu daga cikin Ayyukan Alkhairi daya gabatar a lokacin dayake shugabancin Kamfani sunhada da.

KAURA DA KAUYUKA DOMIN SAMUN NATSUWA:
Wadansu Kauyuka dasuke zaune kusa da Kamfanin AshakaCem shekaru aru aru baya, sunsha wahala sosai dangane da Nakiya da Kamfani take yawanyi a kusa da kauyukan. Wanda sanadiyyar kara yawan Nakiyoyin yasa hartakai ga suna fuskantar barazanar tsatstsagewar Gidajensu hartakai ga suna samun matsalan ciwon kunne sundau shekara masu yawa suna korafi ga Shugabannin Kamfanin AshakaCem baa saurari kokensuba haka sukaci gaba da zama cikin Dardar, a kullum mafarkinsu shine Kamfani tacanja musu matsuguni, mafarkinsu bai zama Gaskiya ba saida ALLAH yakawo Umaru Kwairanga matsayin Babban Darabtan Kamfani wanda sannu a hankali yazo matsayin Shugaban Bod na Kamfani. ya tsaya tsayin daka don ganin ya tabbatar da an Gina sabbin Gidaje, Makarantar yara da kuma Asibiti domin wadannan kyautuka su koma don samun Natsuwa. hakan yasanya Al Ummar wannan yanki Farin ciki da Jindadi matuka a lokacin daya fara saka tubalin wannan Ginin kuma bayan watanni Tara (9) yadawo domin ganin yarabawa Al Ummar wadannan kyautuka yan Makullen sabbin Gidajen da aka gina musu, yanzu ana kiran Kauyen LADDE BAGE gaduk mai sha'awar ya tabbatar da hakan zai iya zuwa.

KARA GIRMAN KAMFANIN ASHAKACEM:
Duba da yanayin karancin Siminti da Kamfanin take iya samarwa na Ton 1 Miliyan, hakan yasa Kwairanga da Dabtocin sa dasuke Jagorantar Kamfani, yakawo shawaran yakamata a kara Girman Kamfani domin samar da Isasshen Siminti ga Masu saye da sayarwa, domin idan akayi wannan fadada Kamfani aka gama Kamfani zatana iya samarda Ton Miliyan 3.5 Uku da rabi. kuma Kwairanga ya Jagoranci Shugabannin Kamfanin AshakaCem zuwa wajen Shugaban kasa na wancan lokacin wato Good lock Jonathan suka Tattauna kuma ya amince da wannan bukatar da sukeda ita, kuma yaturo Ministan Kamfanoni na wancan Lokacin wato, Olusegun Aganga domin ya dasa tubalin Fadada wannan Kamfanin wanda tun daga wancan Lokacin zuwa yanzu babu labarin wannan Aikin sabida wanda yafara don ganin an samar da Ayyukanyi wa Al Umma kuma Kamfani takara karfi wajen samin kudin shiga amma shiru kakeji babu labarinshi.

SAMAR DA MANYA MANYAN MADAFUN IKON KAMFANIN:
A lokacin da kokarin mutum a wajen canjin Ofishi ya zamto yana wahalan gaske domin idan mutum yabar ofiahin da yake to sai a dauko wani daga wajen wannan Sashin Ma'aikata domin ya maye gurbinshi koda baisan wannan Aikinba, sai lokacin da Kwairanga yazo matsayin Shugaban Kamfanin AshakaCem ne yakawo canji kuma a matsayinshi na mai Kishin Yankinshi lokacinshine aka fara samun Manyan Darabtoci har Mutum Uku (3) 'Yayan Jihar Gombe wanda suka hada da Dr. Abubakar Ali Gombe, Mai Girma ALH Abubakar Kwairanga (Sarkin Funakaye) da kuma  shi kansa Uban gayya Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) Shugaban Darabtocin Kamfanin AshakaCem hakazalika yakawo Mutum Uku 3 'Yayan Jihar Gombe a matsayin Manajoji na kololuwa wanda yahada da Yusuf Lamuwa Nafada (Manager Finance), Hajiya Hauwa Baba Ahmed Billiri (Manager Human Resources) Alh Salisu Ajiya Kwami (Sales and Maketing) wanda biyu (2) daga ciki wato Salisu Ajiya, Hauwa Baba Ahmed wannan Kujerun basu tabbataba kasantuwar kokarin a cusa wadansu daga wani bangare saida Umaru Kwairanga ya tsaya tsayin daka don ganin ya tabbatar da Adalci kuma ya tabbatar musu da Kujerunsu wannan dalilin shine yajawo jinkirin basu matsayin.

Thursday 28 July 2016

SARKIN FULANI FOUNDATION TODAY AT KALTUNGO L. G. A OF GOMBE STATE!

In continuation of sarkin fulani foundation's monthly donor program to the local Governments of Gombe state , today the foundation landed in kaltungo L. G. A where delivery items to pregnant women, Rafa and medicine to the less privileged patients been distributed for free at the general Hospital of the local Government. Also, the foundation visited his royal Highness the emir of kaltungo Engineer sale Muhammed at his palace, the emir was welcomed, highly impressed and extremely ebullient by the donor, he also commended the incredible efforts of sarkin fulani towards helping less privileged of the state as well as  bestowed his Immense and sincere gratitude to sarkini and the members of the foundation. From there, the emir of kaltungo Engineer sale Muhammed accompanied the foundation to the general Hospital kaltungo where he launch the presentation of the items to the beneficiaries (it's a great privileged indeed), he urged our Gombe state privileged persons to emulate with the sarkin fulani's kind gesture.

Lastly, he prayed for sarkini fulani's progress, the state as well as the country in General.

MORE GREASE TO UR ELBOW SARKIN FULANI! MAY ALLAH INCREASE THE LIKES OF THEM TO OUR BELOVED STATE. AMIN

Sarkin Fulanin Gombe Foundation


KALTUNGO 2016
 A yaune Alhamis Mai Martaba Sarkin Kaltungo Engr. Sale Muhammad ya karbi nakuncin Gidauniyar Sarkin Fulanin Gombe Foundation domin gabatar da kyautuka ga Mata masu Haihuwa a Babban Asubitin Kaltungo wato General Hospital Kaltungo kuma Mai Martaba Sarkin Kaltungo shine ya bude gabatar da wadannan kyautuka kuma yakara dacewa abin Alkhairin daya shigo Kaltungo yazama dole yayi tattaki har zuwa Asubitin don ganewa idonshi

Mai Martaba Sarkin Kaltungo yayi kira da babban murya ga masu hanu da shuni da yan Siyasa da suyi koyi da irin wadannan halaye na Mai Girma Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) domin tallafawa masu karamin karfi daga karshe yayi Addu'ar ALLAH yakarama Dukiyar Alh Dr. UMARU KWAIRANGA Sarkin Fulanin Gombe Albarka ya kareshi da shirrin Duniya da Lahira Ameen










Saturday 25 June 2016

NIGERIAN STOCK EXCHANGE AGM 2016

A yammacin ranar Laraban data gabatane (Wednesday 23rd June 2016) Babban Jagoran Alkhairi Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) tareda Hamshakin dan kasuwannan Alh Aliko Dangote dadai sauran masana hannun Jarin Kasarnan suka gabatar da taron shekara shekara Annual General Meeting (AGM) a na Hukumar Hannun Jari na kasa (Nigeria Stock Exchange NSE) taron yagabata a Garin Ikko babban birnin Jihar Lagos kuma taron yagabata cikin Kwanciyar Hankali, wanda baya kammala taronne Mai Gidanmu Jagoran Alkhairi Alh Dr. UMARU KWAIRANGA Sarkin Fulanin Gombe ya wuce Kasar Dubai UAE a ranar Alhamis wanda munasa ran Insha ALLAH ranar Litinin zai wuce Kasar Saudi Arabia domin gabatar da aikin Umrah na goman karshe.

Muna Addu'a ALLAH yasanyawa Rayuwar Sarkin Fulanin GOMBE da Iyalanshi Albarka yashiga Lamuranshi Duniya da Lahira, ALLAH yakarbi Ibadunmu yasa muna daga cikin entattun Bayi yasa rahamar dake cikin wannan wata mai Albarka muna daga ciki.

Friday 10 June 2016

SPEECH DELIVERED BY ALH DR UMARU KWAIRANGA (SARKIN FULANIN GOMBE)

ACCEPTANCE SPEECH BY ALH (DR.) UMARU KWAIRANGA SARKIN FULANIN GOMBE ON THE OCCASSION OF THE CONFERMENT OF AN HONORARY DOCTORATE DEGREE ON HIM BY IGBINEDION UNIVERSITY, OKADA EDO STATE ON 29th NOVEMBER, 2014

protocol...............

I feel deeply honored as I stand here today to accept this award of a doctorate degree by Nigeria's premier private University, Igbinedion University, Okada. I also feel a deep sense of humility to be counted in the same roll of honour as my distinguished fellow honorees, Alh Sen. (Dr.) Bala Muhammed (Kauran Bauchi), and previous recipients of similar honours from your University including former President Alh Shebu Shagari, Gen. Abdulsalami Abubakar, the Late President Nelson Mandela of South Africa, Most Hon. P. J. Patterson of Jamaica, His Excellency Mr. John Kuffor of Ghana, His Eminence Sultan Alh Sa'ad Abubakar, Hon Justice Alfa Belgore, Hajia Turai Yar' Adua, Mrs Victoria Gowon, Malam Isa Yuguda, Asiwaju Bola Tinubu and Dr. Ngozi Okonjo-Iweala to mention but a few. It is a truly distinguished corpus of honorary alumni and I thank you for counting me worthy of such of a great honour.

I have received various awards over the year but this particular one is special to me because it is my first award of an honorary doctorate. It is also special because of the pedigree of the institution that is awarding the honour and the personality of the proprietor, Honourable Chancellor and Chairman, Board of Regents, His Excellency Chief Sir Gabriel Osawaru Igbinedion, the Esama of Benin Kingdom. Chief Sir Gabriel Igbinedion, the Esama of Benin, is a true giant of our time given his achievements in business, entrepreneurship, philanthropy and services to humanity, he is an inspiration to all of us here and so many others across the world. I am pleased to see that he has imbued his spirit of achievement and excellence into this University. I am impressed with the achievements of Igbinedion University Okada which has in just fifteen years produced outstanding graduates in disciplines such as medicine, law, accounting, engineering, computer science, banking and finance and economics. Your university has consistently maintained the highest standards in academics, research and Innovations and the graduates of your institution that I have come across in the course of my work have been worthy testaments of your excellence. I see this honorary doctorate degree as a call on me to represent Igbinedion University well strive for excellence in all that I do and at all times. I promise not to let the University down.

One other trait of Esama of Benin which I must Mention is the fact that he is a consummate bridge builder. Chief (Sir) Gabriel Igbinedion is noted for having a global network of friends and associates. I believe at this trying time in our history, bridge building is an attribute that we all need to cultivate. Too often, human beings allow rivers to divide them, rivers of religion, rivers of tribe, rivers of class, rivers of colour, etc. We too often stand distant from one another, distrustful and misunderstanding one another because we fail to build bridges that will enable us see others view points and understand ourselves.

I have tried to live my life as a bridge builder by striving to get close to all and sundry with a view to understanding, knowing and living in harmony with my fellow man, be he Fulani, Yeroba, Igbo, Hausa or Benin and I have been the better for that. Bridge building is a task that I wish to recommend to all of you here present especially to the current state of graduates as they go out into the world. This is more so in view of the unfortunate crisis that is bedeviling our country. You should always consider yourself first as a Nigerian and be proud of that fact and consider your fellow brothers and sisters as Nigerians irrespective of their religious, tribal or regional colourations. The university has found you worthy both academically and morally as such is awarding you this great honour which so many are clamouring for. You should honour this great Award by going out of your way to assist all Nigerians in whatever way possible. In my own little way I am instituting a yearly award for best performing business student with the hope that this will further stimulate excellence in this great University.

In conclusion, I wish to thank all those who have contributed in various ways to making me the man that stands here today, a proud recipient of this honour. I thank my family, especially my dear wife Mami and our Children. I thank my life Chairman (Alh) Dr. U. A. Mutallab CON, Amb. Shehu Malami (Sarkin Sudan) and Dr. Nuruddeen A. Liman ex-Dean College of Business and Management Studies, Igbinedion University Okada, who has consistently provided me with support and encouragement. I also thank my colleagues and staff in companies and organizations such as Lafarge Africa Plc, the Nigerian Stock Exchange, Finmal Financial Services Limited, Central Securities Cleaning System Plc, Jaiz Bank Plc, and so on. I appreciate all my friends who come here today to share this honour with me. I thank Igbinedion University's governing council, Senate and Management for finding me worthy of this honour.

Thank you so much.

May ALLAH reward you all

Monday 6 June 2016

GODIYA GA SARKIN FULANIN GOMBE

MUNA MATUKAR GODIYA GA SARKIN FULANIN GOMBE

Hausawa sunce Alkhairi gadon bacci duba da irin yanda Kasa take ciki da halin da Al Umma keciki kuma ga watan Azumi na Ramadan wata mai Albarka Wanda Addinin Muaulunci yakoyarda cewa masu hali su ciyar daga Dukiyarsu da ALLAH yabasu hakan yasa Adalin Jagora Mai Girma Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) yaware Miliyoyin Kudi domin a sayi kayan Abinci da kayan Masarufi domin samar da sassauci da rage radadi,

Hakazalika ya fitar da zakka kuma yabayar a raba  ga Mabukata a fadin Jiharnan, Bamuda abinda zamuce saide muce ALLAH yasama Dukiyarshi Albarka domin hakika wannan tallafi yatare abu dayawa muna kira da Babban Murya dacewa masu hanu da shuni suyi koyi da halin kirki irin halayen
Alh Dr. UMARU KWAIRANGA Sarkin Fulanin Gombe muna Addu'a ALLAH yakarama Rayuwarshi Albarka, ya Albarkaci Zuriyarshi, Dukiyarshi da Kasuwancinsa Ameen

Wednesday 1 June 2016

JAIZ BANK PLC AGM 2015


Alhamdulillah, successful Jaiz Bank AGM at YarAdua Centre Abuja. All resolutions overwhelmingly Passed by Shareholders including Re Election of Directors. Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) was Re-Elected for another Term of 4 Years, also majority of the Speakers at the event commended Board of Directors for the successes achieved by the Bank in terms of Deposit, Investment, Profit, National Licence, Share Capital etc.
 Inaddition, shareholders that spoke were specific in commending on Our Hero Alh Dr. UMARU KWAIRANGA Sarkin Fulanin Gombe for the success of the Bank especially on the Rights Offer that he personally handled which was a huge success and also excellent job on the committees I served.
 Lastly, most of the shareholders and other stakeholders at the AGM commended my Profile which was published in the Annual Report circulated at the AGM, which indicated/shows varied experiences and talented ways he is participating/sitting on the Boards of almost all the sectors of our Nigerian Economy and the Network he have in MultiNationals Companies all over the world. Alhamdu Lillah!!! Allah ya kara Girma da Daukaka yamaka Jagora Amin.

Babban Bankin Musuluncin AGM 2015


A jiyane babban Bankin Musulunci na farko a kasarnan wato Ja'iz Bank Plc ya gabatar da taron shekara Dubu Biyu dasha Biyar 2015 wanda Shugaban Bankin Chairman Alh Dr. Umaru Mutallab CON ya Jagoranta, Taron wanda yagabata a Babban Dakin Taro na Shehu Musa YarAdua Centre dake Birnin Tarayya Abuja. wanda a wajen taron masu hannun Jari a Bankin suka bukaci a sake nada sabbin Darabtoci, cikin ikon ALLAH Mai Girma Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) aka kara zabanshi a karo nabiyu domin ya cikin Darabtoci, Hakazalika mafi yawancin wadanda suka sami damar magana a dakin taron sunjinjinawa Darabtocin abisa irin jajircewa da kuma sadaukar dakai dasuke domin ganin Bankin yacigaba kuma da yanayin yanda masu Ajiyar Kudi, Kasuwanci, Riba dakuma samun Lasisi da Bankin yayi daga Babban Bankin Kasa wato Central Bank of Nigeria CBN, da hannun Jari da Bankin yake samu a koyaushe dadai sauransu. yasami halartan manyan Mutane kuma Jagororin Al Umma kamar Shugaban Kungiyar Jamaatu Izalatul Bidi'a Wa'ikamatis Sunnah As Shaikh Abdullahi Bala Lau dadai sauransu,
Buguda kari masu hannayen jarin dasuka sami damar yinbani sunkara Jinjina ta musamman ga Babban Darabta Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) dangane da irin Sadaukar dakai dayake wajen ganin Bankin takaiga Nasara ta fannoni da dama musamman bangaren dayake Jagoranta.

daga karshe, mafi yawancin masu RUWA da tsaki da masu hannun Jari a Bankin sunyi jinjina da fatan Alkhairi ga Alh Dr. UMARU KWAIRANGA Sarkin Fulanin Gombe a wajen taron sabida jin irin tarihinshi da aka bayyana a wajen taron na irin kwarewarshi da gogewa dayayi akan harkan Kasuwanci da tattalin Arzikin Kasa anan dakuma irin alakan dayakeda ita da manya manyan Kamfanoni na kasa Najeriya dama Kasashen Duniya.
muna yima ALLAH Godiya marar adadi,

 ALLAH yamana Jagora
ALLAH yakara Daukaka Umaru Kwairanga
ALLAH yakara Daukaka Ja'iz Bank
ALLAH yakara Daukaka Nyaeriya

Thursday 26 May 2016

JA'IZ BANK PLC

JA'IZ BANK PLC.

A yammacin jiya Laraba ne Mai Girma Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) ya kaddamar da fannin Motsa Jiki na Babban Ofishin Bankin Musulunci na Najeriya wato JA'IZ BANK PLC a Matsayinshi na Shugaban (Chairman FGPC Jaiz Bank), an kaddamar da wannan sashinne saboda Ma'aikatan  Bankin susami damar watstsake jika bayan suntashi daga Aiki saboda koyaushe suzamo masu jin karfin Jikinsu da warware gabobinsu da kuma su kasance cikin Koshin Lafiya domin cigaba da Aiki tukuru. Hakazalika Babban Bankin Kasarnan wato Central Bank of Nigeria ya kara bada karfin guiwan kan Bankuna su buds iron wannan wajajen domin karfafawa Ma'aikatan Bankuna guiwan cigaba da Aiki sabida yanayin yadda Aikin yake.

Muna Addu'a ALLAH yakara Daukaka wannan Bankin kuma yakara sanya Albarka, yakarawa Alh Dr. UMARU KWAIRANGA Sarkin Fulanin Gombe Girma da Daukaka yashiga Lamuranshi Duniya da Lahira.
Allah ya mana jagora Amin.







Tuesday 17 May 2016

AXA MANSARD PENSIONS

The Annual General Meeting of AXA MANSARD PENSIONS (PFA) AGM. Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) the Chairman of the Pension Fund Administrator Company with other Directors in the pictures who came all the way from both within and outside NIGERIA. AXA is the biggest Insurance Company in the World with subsidiaries in Pensions and Health. It's Headquarters is in Spain and other Investments/Companies like AXA Mansard in Nigeria where where Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) is the Chairman of the Nigerian Company.

The Annual General Meeting took place in Lagos Nigeria on Thursday 12 May 2016

Alhamdulillah



Friday 15 April 2016

EUROMONEY BOARD RISK MANAGEMENT COURSE

LABARI CIKIN HOTUNA

Kamar kullum a wannan karonma Mai Gidanmu Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) Jagoran Alkhairi yaje Kasar London domin halartan wani Kos wato karo Ilimi akan farfado da Tattalin Arziki karkashin (EUROMONEY BOARD RISK MANAGEMENT COURSE), LONDON wannan Hotone na bayan Kammala Kos (Course)

wannan irin kokarin muke bukata a kasarmu Nigeria domin tallafawa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari akan irin dawainiya da suke gabansa na ganin ya farfado da Tattalin Arzikin Kasa

Muna Addu'a ALLAH ya kare mana ku ya sanya Albarka ma Rayuwarku kuma yamuku Jagoranci kan Ayyukan Alkhairi da kukasa a gaba

ALLAH yataimaki Alh Dr. UMARU KWAIRANGA Sarkin Fulanin Gombe
ALLAH yataimaki Shugaban KasaMuhammadu Buhari
ALLAH yataimaki Kasarmu Nigeria

Tuesday 29 March 2016

Condolence Visit to Kumo

Alh Dr. Umaru KWAIRANGA (Sarkin Fulanin Gombe) on Friday during his Condolence Visit to Kumo for the lost of his Uncle Alh Adamu Kumo may his soul continue to rest in perfect peace Ameen, may ALLAH Bless, Guide, Protect you and your Family now and Forever Ameen

Tuesday 8 March 2016

Alhamdulillah
Ayau Talata Gidauniyar Tallafawa Al Umma masu kananan karfi wato SARKIN FULANIN GOMBE FOUNDATION ta sauka Garin Deba Karamar Hukumar Yamaltu Deba a Jihar Gombe don Raba Tallafi GA Mat
a masu Juna biyu (Pregnant Women) katashi Jagorancin Chairman Sarkin Fulani Foundation Comr Adamu Muhammed wanda a kalla Mata Dari (100) suka sami wannan Tallafi,

hakika bamuda wani abinda zamuce ga Mai Girma Mai Martaba Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) saide muyimar Addu'a ta Alkhairi domin samin irinshi abine mai wahalar gaske kuma Taimakawa wadanda suke kasa dakai shine kadai gadar da take hada Mai Wadata da kuma marar Wadata, tabbas yazama dole muyiwa Alh Dr. UMARU KWAIRANGA Sarkin Fulanin Gombe
 Godiya dangane da irin kulawa da yakeyima Al Ummar Jiharshi ta Gombe muna matukar Alfahari da ALLAH ya Azurtamu dashi muna Addu'a ALLAH yakarama Rayuwarshi Albarka kuma ya kara Arziki, Wadata, Daukaka da Rayuwa Mai Albarka ya kare mana Kai da Iyalanka
ALHAMDULILLAH!

Thank you sarkin fulani!

TODAY, THE DONOR PLANE OF SARKIN FULANI FOUNDATION LANDED IN YAMALTU DEBA L G A, WHERE DELIVERY KIT AND MEDICINE WERE DISBURSE TO THE PATIENTS AND PREGNANT WOMEN
AT YAMALTU DEBA GENERAL HOSPITAL AND MATERNITY  UNDER THE SPONSORSHIP OF ALH DR UMARU KWAIRANGA (SARKIN FULANIN GOMBE) AND COORDINATION OF COMR ADAMU MUHAMMED.

PEOPLE EXTREMELY APPRECIATED AND PRAY TO THE PHILANTHROPIST OF OUR TIME.

YA ALLAH, HERE IS SARKIN FULANI MAKE HIS WISHES AND DREAMS COME TRUE.

Sunday 28 February 2016

When You Help ALLAH will Help you

Mai Martaba Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) your Mind is Clean, you always trying to help less Privilege People especially Youth and Women and you did it of Course ALLAH will help you because of that, and we will always Pray for you may ALLAH Bless, Guide, Protect you and your Family, may Hi bring Endless Blessings to your Life and Fulfill all your Desires Sir.
we always with ALLAH, and with ALLAH we Trust.

MUNSAYO FORM NA TAKARAN GWAMNAN GOMBE DOMIN KAWO CANJI A JIHAR GOMBE A 2019 INSHA ALLAH

ALHAMDULILLAH Da safiyar jiya Juma'at 07-09-2018 Mai Girma Alh Dr. UMARU Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) tare da Tawagarshi mukaje ...