Thursday, 29 December 2016

ALLAH YAKARAMA RAYUWARKA DATA ZURIYARKA ALBARKA YAKARO ALBARKA TAKO INA A WANNAN AURE SHEKARA 20

MUNA TAYA JAGORAN ALKHAIRI ALH DR. UMARU KWAIRANGA (SARKIN FULANIN GOMBE) CIKANSU SHEKARA 20 DA AURE DA KUMA ALBARKOKIN DA ALLAH YA AZURTASU A CIKIN WANNAN AUREN

A Shekaru 20 daidai da Mai Gidanmu kuma Jagoran Alkhairi Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gimbe) yayi tare da Iyalinshi kuma abokiyar Rayuwarshi wato Hajiya Asma'u (Aunty Mami) ALLAH ya Albarkaci wannan Auren matuka.

Daga shekarar 1996 ALLAH ya Albarkacesu da samu karuwa ta Haihuwar 'Yaya guda 7, 'Yaya 4 Mata 'Yaya 3 Maza wanda daga cikin Yayan nasu 7 a yanzu haka ('Yaya 2 Mata suna Makarantar JAMI'A 'Yaya 2 Namiji da Tamace suna Makarantar Sakandare 'Yaya 2 Namiji da Tamace suna Makarantar Firamare wanda Dan Karaminsu kuma yaya Makarantar Naziri)

A cikin wannan zaman da ALLAH ya hada sun shida Karuwa ta bangarori da yawa, makar Ilimin Rayuwa dana Zamani, Karuwa ta bangaren cigaban Rayuwa, Karuwar Kauna da Soyayya, Karuwar Mutunci da Girmamawa a idon Duniya, Karuwar Kaunar Juna da Sadaukarwa tsakaninshi da Matarshi, wannan dalilin yasa yadauki Iyalinshi suka tafi Kasa Mai Tsarki wato Kasar Saudiyya domin su Gabatar da Ibadar Umrah domin neman Yardan ALLAH da mika Godiyarsu ta Musamman ga ALLAHU (SWT) da Manzonshi Annabi Muhammad (SAW).

Hakika muma Masoyan Alh Dr. Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) yazamo dole muyi Addu'a ta Musamman kuma muyi Farin Ciki da wannan Rayuwa Mai Albarka da kuka tsinci kanku a ciki tabbas muna Alfahari da hakan domin irin Nasarorin daduk kasamu to Nasarar Al Ummace, Muna Addu'ar ALLAH yakarama Zuriyarka Albarka yabiyama dukkan Bukatunka Duniya da Lahira yasa yanda kullum tunaninka Taimakon Al Umma suma Yayanka suyi koyi da halayenka kyawawa kuma ya shiryar mana dasu kan tafarkin Sunnar Annabin Rahama Annabi Muhammad (SAW)

ALLAH ya mana Jagora yasa mu dace Ameen Summa Ameen

CELEBRATING 20 YEARS ANNIVERSARY OF THEIR WEDDING FATIHA AT SAUDI ARABIA

CELEBRATING TWO DECADES OF BLESSED AND HAPPY UNION.

Exactly Two decades ago, Allah blessed my life with this beautiful damsel as my wife and life partner. In the twenty years since that fateful day in 1996, our Union has been blessed with bountiful fruits of the womb; our 4 lovely Daughters and 3 strong and worthy Sons. (2 in University, 2 in Secondary School, 2 in Primary School and 1 in Nursery)

We have experienced increase in so many ways; our education, our careers,our relationships, our standing in the society, our love for one another and our dedication to The dictates of our creator and his Prophet (PBUH).

Please join me on this anniversary in giving thanks to Allah for his goodness to us and in our prayers that there will be many more decades of piety, greater achievements , bountiful love, strong unity and blessings of our family; Amin.

Allah ya mana jagora Amin.

UMARU KWAIRANGA MAI DOGARO DA IKON ALLAH

ALKHAIRI SABONE WANDA YASABA BAZAI IYA DENAWABA

Kàmar kullum dai Mai Girma Alh (Dr) Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) Jagoran Alkhairi yasayo Motocin tona Bore hole ga Gidauniyarshi mai suna Sarkin Fulani Foundation don wadatar da Al Ummarshi da Ruwan Sha a lungu da sako dake fadin Jihar Gombe duba da irin fama da muke da rashin Ruwa a fadin Jihar Gombe.

idan bamu mantaba a bangaren LAFIYA wannar Gidauniya ta Mai Girma Sarkin Fulanin Gombe tana iyaka kokarinta don samar da sassaucin Rayuwa ga Al Ummar Jihar Gombe domin abaya bayannan taketa zagayawa Asubitocin dake fadin Jihar Gombe don rabawa Mata masu juna biyu kayan karbar Haihuwa duba da irin yanayin da Kasa take ciki

Hakazalika tayi bangaren ILIMI wannar Gidauniya ta Mai Girma Sarkin Fulanin Gombe ta taka rawar gani ga Dalibai Yayan Jihar Gombe wanjen rabamusu Katin JAMB don samun damar rubuta jarabawar shiga Makarantar gabada Sakandare, bata tsaya ananba ta raba Tallafin kudin Rijistar shiga Makarantar Jami'a ga Dalibai masu karamin karfi donta Gina Rayuwar Al Umma

SAMAR DA AYYUKANYI GA MATASA bugu da kari daga shekaru Uku zuwa hudu da suka gabata zuwa yanzu yasamawa Matasa Yayan Jihar Gombe a Kalla 520 Aikinyi a wurare daban daban batare da yasansuba wanda dukkansu yanzu suna wuraren daya sama musu, wanda Alhamdulillah ganin irin wannan Hobbasa da wannan Gidauniya mai suna Sarkin Fulani Foundation wacce shi Alh (Dr) Umaru Kwairanga takeyi yasa wasu daga cikin manyan Jihar Gombe suka kirkiri tasu Gidauniya don suma suyi koyi da Halin kwarai irinna Mai Girma Alh (Dr) Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe)

Da wannan muke godiya ga ALLAH (SWT) daya Azurta Jiharmu ta Gombe da samun Mutum mai kishin Al Ummarshi wato Alh (Dr) UMARU Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) muna Addu'ar ALLAH yakarama Rayuwarshi Zuriyarshi da Dukiyarshi Albarka kuma yabiyamar dukkan Bukatunshi Duniya da Lahira

Friday, 23 September 2016

SHEKARU 20 DA SAMUN JIHAR GOMBE MUNA MURNA

Mai Girma Alh (Dr) Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) yana Mai Girma Gomnan Jihar Gombe Alh Dr. Ibrahim Hassan Dankwambo OON (Talban Gombe), Mai Martaba Sarkin Gombe Alh (Dr) Abubakar Shehu Abubakar na III da Daukacin Al Ummar Jihar Gombe murnar zagayowar Shekara da kuma Murnar zagayowar cikar Jihar Gombe Shekara Aspirin (20) da samun Jiha. Hakika tarihin samun Jihar Gombe bazamu taba mantawa dashi a zukatanmuba

ALLAH YA DAUKAKI JIHAR GOMBE
ALLAH YA DAUKAKI NAJERIYA

GOMBE STATE 20 YEARS ANNIVERSARY

I wish to Congratulate the Executive Governor of Gombe State Alh Dr. Ibrahim Hassan Dankwambo OON (Talban Gombe), The Emir of Gombe State HRH Alh (Dr) Abubakar Shehu Abubakar III the Chairman Gombe State Council of Chiefs and the Entire Good people of Gombe State for the 20 Years Anniversary of our dear State.

Long Live Gombe State
Long Live Nigeria

GOMBE STATE 20 YEARS ANNIVERSARY

I wish to Congratulate the Executive Governor of Gombe State Alh Dr. Ibrahim Hassan Dankwambo OON (Talban Gombe), The Emir of Gombe State HRH Alh (Dr) Abubakar Shehu Abubakar III the Chairman Gombe State Council of Chiefs and the Entire Good people of Gombe State for the 20 Years Anniversary of our dear State.

Long Live Gombe State
Long Live Nigeria

Friday, 16 September 2016

THE DIFFERENCE

Alh (Dr) Umaru Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) Wrote:



THE DIFFERENCE

The difference between the poor and rich nations is not the age of the Nation.

This can be demonstrated by countries like India and Egypt, which are more than 2000 years old and are still poor countries.

Loading...
 On the other hand, Canada, Australia and New Zealand, which 150 years back were insignificant, today are developed and rich countries.

The difference between the poor and rich nation does not also depend on the available natural resources.

Loading...
Japan has limited territory, 80%  mountainous, unsuitable for agriculture or farming, but is the second in worlds economy. The country is like an immense floating factory, importing raw material from the whole world and exporting manufactured products.

Second example is Switzerland, it does not grow cocoa but produces the best chocolates in the world. In her small territory she rears animals and cultivates the land only for four month in a year, nevertheless manufactures the best milk products. A small country which is an image of security which has made it the strongest world bank.

Executives from rich countries who interact with their counterparts from poor countries show no significant intellectual differences.

The racial or colour factors also do not evince importance: migrants heavy in laziness in their country of origin are  forcefully productive in rich European countries.

What then is the difference?

The difference is the attitude of the people, moulded for many years by education and culture.

Loading...
When we analyse the conduct of the people from the rich and developed countries, it is observed that a majority abide by the following principles of life:

1. Ethics, as basic principles.
2. Integrity.
3. Responsibility.
4. The respect for Laws and Regulations.
5. The respect from majority of citizens by right.
6. The love for work.
7. The effort to save and invest.
8. The will to be productive.
9. Punctuality.

In the poor countries a small minority follow these basic principles in their daily life.

We are not poor because we lack natural resources or because nature was cruel towards us.

We are poor because we lack attitude. We lack the will to follow and teach these principles of working of rich and developed societies.

WE ARE IN THIS  STATE BECAUSE
WE WANT TO TAKE ADVANTAGE OVER
EVRYTHING AND EVERYONE.

WE ARE IN THIS  STATE BECAUSE
WE SEE SOMETHING  DONE WRONG
AND SAY - “LET IT BE”
WE SHOULD HAVE A  SPIRITED MEMORY
AND ATTITUDE…

ONLY THEN WILL WE BE ABLE TO CHANGE  OUR  PRESENT  STATE.

JUMMAAH MUBARAK.

MUNSAYO FORM NA TAKARAN GWAMNAN GOMBE DOMIN KAWO CANJI A JIHAR GOMBE A 2019 INSHA ALLAH

ALHAMDULILLAH Da safiyar jiya Juma'at 07-09-2018 Mai Girma Alh Dr. UMARU Kwairanga (Sarkin Fulanin Gombe) tare da Tawagarshi mukaje ...